DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Sunday, May 17, 2026
HomeLabaraiGwamnatin Tinubu ta rufe makarantun gaba da sakandare 22 da aka assasa...

Gwamnatin Tinubu ta rufe makarantun gaba da sakandare 22 da aka assasa ba a kan ka’ida ba

Hukumar kula da kwalejojin ilmi ta Nijeriya ta gano tare da rufe kwalejojin ilimi 22 da ke aiki ba bisa doka ba a kasar.

Hukumar ta gano kwalejojin ilmi ne a lokacin wani samame da aka kai kan kwalejojin ilimi na bogi a faɗin kasar.

Wannan ci gaba ya fito ne a cikin jerin nasarorin da hukumar ta bayyana. Sai dai hukumar ba ta ambaci sunaye ko jihohin da makarantun suka fito ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata