Wasu mutane guda biyu sun samu kubuta daga hannun masu garkuwa da mutane a yankin karamar hukumar Batsari, jihar Katsina.
Mutanen masu matsakaitan shekaru, sun samu kubuta ne bayan da jami’an tsaro suka yi luguden wuta a dajin Batsari.

Wasu mutane guda biyu sun samu kubuta daga hannun masu garkuwa da mutane a yankin karamar hukumar Batsari, jihar Katsina.
Mutanen masu matsakaitan shekaru, sun samu kubuta ne bayan da jami’an tsaro suka yi luguden wuta a dajin Batsari.