DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Saturday, April 18, 2026
HomeSiyasaNi ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi...

Ni ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya – Nyesom Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ne dan siyasa na biyu da aka fi ci wa zarafi a Nijeriya bayan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Wike ya bayyana haka ne a garinsa na Ochiba da ke karamar hukumar Ahoada ta gabas a jihar Rivers, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Wike dai ya jaddada ci gaba da goyawa shugaba Tinubu baya a kowane lokaci, tare da cewa daga watan Janairun 2026, za a sake komawa siyasa a jihar Rivers a hukumance.

RELATED ARTICLES

2 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata