DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Tinubu ta roki ‘yan Nijeriya da su hakura da zanga-zangar

-

Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya bukaci ‘yan Najeriya da su yi watsi da shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar, maimakon haka su nemi zama na tattaunawa.

Sakataren ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da shugabannin kafafen yada labarai a Abuja ranar Laraba.

Google search engine

Akume ya amince da ‘yancin yin zanga-zanga amma ya nuna damuwarsa game da shirin yin zanga-zangar, inda yace batagari zasu iya yin amfani da wannan damar su cimma gurinsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara