DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeSiyasa

Siyasa

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin...

Jam’iyyar ADC ta bugi kirjin kayar da gwamnatin APC ta Tinubu a zabe mai zuwa

Jam’iyyar African Democratic Congress ADC ta sha alwashin hada akalla masu kada kuri’a miliyan 35 domin kawar da jam’iyyar mai mulki ta APC da...

Barayin daji sun saci wani shugaban jam’iyyar APC, sun nemi a ba su kudin fansa Naira milyan 100

Wasu mutane da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace wani shugaban jam’iyyar APC na gundumar Ward 5 da ke Ifon, a karamar hukumar...

Da kamar wuya PDP ta rayu har 2027 – Tsohon Gwamnan Benue Gabriel Suswan

Tsohon Gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam, ya yi gargadin cewa jam’iyyar PDP na iya rushewa kafin zaben 2027 idan shugabanninta ba su dauki...

Majalisa ta yi watsi da bukatar tsarin karba-karba a shugabancin Nijeriya

Majalisar wakilan Nijeriya ta ki amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman a yi tsarin karba-karba a kujerar shugaban kasa da...

Wike ya fadi dalilan da za su sa Tinubu zai kayar da PDP

Ministan babban birnin Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam’iyyarsa, wato PDP, ba za ta iya samun nasarar lashe zaben shugaban kasa a shekarar...

Kai ne babban ‘butulu’, sakon NNPP ga Kwankwaso in ji jaridar Punch

Jam’iyyar NNPP ta soki Engr Rabiu Kwankwaso bisa kiran wasu ‘yan Kwankwassiyya da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC da sun yi butulci, jam'iyyar...

APC za ta dare gida biyu; su Ganduje ma duk za su koma PDP – Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa akwai yiyuwar jam’iyyar APC mai mulki za ta rabu nan ba da jimawa ba, tare...

Most Popular

spot_img