Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Siyasa
Siyasa
Babban Labarinmu
Ketare
Labarai
Nishadi
Siyasa
Siyasa
Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa
Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin...
Abdullahi Garba Jani
-
May 16, 2025
Siyasa
Jam’iyyar ADC ta bugi kirjin kayar da gwamnatin APC ta Tinubu a zabe mai zuwa
Jam’iyyar African Democratic Congress ADC ta sha alwashin hada akalla masu kada kuri’a miliyan 35 domin kawar da jam’iyyar mai mulki ta APC da...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Siyasa
Barayin daji sun saci wani shugaban jam’iyyar APC, sun nemi a ba su kudin fansa Naira milyan 100
Wasu mutane da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace wani shugaban jam’iyyar APC na gundumar Ward 5 da ke Ifon, a karamar hukumar...
Abdullahi Garba Jani
-
May 14, 2025
Siyasa
Da kamar wuya PDP ta rayu har 2027 – Tsohon Gwamnan Benue Gabriel Suswan
Tsohon Gwamnan jihar Benue, Sanata Gabriel Suswam, ya yi gargadin cewa jam’iyyar PDP na iya rushewa kafin zaben 2027 idan shugabanninta ba su dauki...
Abdullahi Garba Jani
-
May 13, 2025
Babban Labarinmu
Majalisa ta yi watsi da bukatar tsarin karba-karba a shugabancin Nijeriya
Majalisar wakilan Nijeriya ta ki amincewa da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman a yi tsarin karba-karba a kujerar shugaban kasa da...
Abdullahi Garba Jani
-
May 13, 2025
Siyasa
Wike ya fadi dalilan da za su sa Tinubu zai kayar da PDP
Ministan babban birnin Nijeriya Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam’iyyarsa, wato PDP, ba za ta iya samun nasarar lashe zaben shugaban kasa a shekarar...
Abdullahi Garba Jani
-
May 13, 2025
Siyasa
Kai ne babban ‘butulu’, sakon NNPP ga Kwankwaso in ji jaridar Punch
Jam’iyyar NNPP ta soki Engr Rabiu Kwankwaso bisa kiran wasu ‘yan Kwankwassiyya da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC da sun yi butulci, jam'iyyar...
Abdullahi Garba Jani
-
May 12, 2025
Siyasa
APC za ta dare gida biyu; su Ganduje ma duk za su koma PDP – Sule Lamido
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bayyana cewa akwai yiyuwar jam’iyyar APC mai mulki za ta rabu nan ba da jimawa ba, tare...
Abdullahi Garba Jani
-
May 12, 2025
Load more
Most Popular
Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa
Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya
Flying Eagles ta sha kashi a hannun Afrika ta Kudu da ci 1-0 a wasan dab da na karshe na AFCON U-20
Sojojin Nijeriya sun kwato shanu 1,000 daga hannun barayin daji a jihar Taraba
Shugaba Tinubu ya shiga ganawar sirri da manyan hafsoshin tsaron Nijeriya