DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeKetare

Ketare

Kotu ta yanke wa tsohon shugaban kasar Mauritania hukuncin daurin shekaru 15 gidan yari

Shekaru 15 cur kotun daukaka kara a Mauritaniya ta yanke wa tsohon shugaban kasar Mohamed Ould Abdel Aziz hukuncin daurin shekaru 15 a gidan...

An tafi da ‘yan jaridar Nijar zuwa Yamai bayan kama su da sojin mulkin kasar suka yi

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun tusa kewar 'yan jaridar uku na Radio Sahara da suka kama a Agadez zuwa babban birnin Yamai. Jami'an tsaron Gendarmerie...

Akalla Mahajjatan Nijar 700 sun isa kasa mai tsarki

A ranar Talatar nan 13 ga watan Mayun 2025, rukuni biyu na farko na maniyyatan Nijar ya tashi zuwa kasa mai tsarki dauke da...

Kamfanin Orano mai aikin hakar ma’adanan uranium ya shigar gwamnatin Nijar kara bisa kama wani babban jami’in kamfanin

Kamfanin Orano na kasar Faransa mai aikin hakar ma'adanan uranium a Nijar ya ce ya garzaya kotu domin domin kalubalantar kamun da gwamnatin Nijar...

Fafaroma Leo ya yi tayin shiga tsakani don kawo ƙarshen rikici tsakanin kasashen duniya

By Salim Muhammad Gali Shugaban darikar Roman Katolika, Fafaroma Leo 14 ya bayyana cewa a shirye yake ya taimaka wa shugabannin ƙasashe masu fama da...

Ana fama da karancin ayyukan yi a Ingila

Matsalar rashin aikin yi a Birtaniya ta kai matsayi mafi tsanani tun watan Agustan shekarar 2021, a cewar bayanan hukuma da aka fitar, yayin...

Saura kadan Xabi Alonso ya zamo sabon kocin Real Madrid, in ji rahoton jaridar Punch

Real Madrid ta kammala yarjejeniya da Xabi Alonso domin ya zama sabon kocin kungiyar, a cewar kwararre kan harkokin wasanni Fabrizio Romano. Tsohon dan wasan...

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya...

Most Popular

spot_img