Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Labarai
Babban Labarinmu
Ketare
Labarai
Nishadi
Siyasa
Labarai
Sojojin Nijeriya sun kwato shanu 1,000 daga hannun barayin daji a jihar Taraba
Dakarun runduna ta 6 ta sojin Nijeriya na Operation WHIRL STROKE tare da hadin guiwar dakarun aikin SAFE HAVEN, sun kashe ‘yan bindiga biyu...
Abdullahi Garba Jani
-
May 16, 2025
Babban Labarinmu
Sabon Paparoma ya gayyaci Shugaba Tinubu zuwa Rome, Italy
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amsa goron gayyatar da sabon Paparoma Pope Leo XIV ys yi masa zuwa birnin Rome na kasar Italy. Daga cikin...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Labarai
Da yiwuwar a samu ambaliyar ruwa a jihohi 12 na Nijeriya – NEMA
Hukumar ba da agajin gaggawa a Nijeriya NEMA, ta yi kira ga jihohin kasar da su zamo cikin shiri domin tunkarar ambaliyar ruwa da...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Labarai
‘Yan sanda a jihar Nasarawa sun kama wata mata da makamai za ta kai su Katsina
Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta bayyana cewa jami’anta, sun kama wata mata da ake zargi da safarar makamai ga barayin daji. Mai magana...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Labarai
Shugaba Tinubu ya amince da daukar sabbin jami’ai 130,000 da za su kare dazukan Nijeriya
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da Samar da wani tsari na kare dazukan kasar domin magance yaduwar rashin tsaro a fadin kasar. Haka...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Labarai
Gwamnatin jihar Anambra ta haramta bara
Gwamnatin jihar Anambra ta haramta raba kayan abinci da sauran kyaututtuka ga mabarata a tituna da wuraren taruwar jama'a. Gwamnatin jihar ta ware musamman karkashin...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Labarai
Ruwan sama da iska mai karfi ya rusa gidan wasu sabbin ma’aurata a Katsina
Akalla gidaje 300 ne suka rushe, tare da asarar dukiyoyi da darajarsu ta haura miliyoyin Naira, sakamakon wani hadari mai karfi tare iska da...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Labarai
Kotu ta daure wani dan tiktok bayan samunsa da laifin wulakanta takardar Naira
Kotun tarayya da ke zamanta a Kaduna karkashin mai shari’a R.M. Aikawa ta yanke wa wani dan TikTok da Instagram, Muhammad Kabir, hukunci bayan...
Abdullahi Garba Jani
-
May 15, 2025
Load more
Most Popular
Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa
Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya
Flying Eagles ta sha kashi a hannun Afrika ta Kudu da ci 1-0 a wasan dab da na karshe na AFCON U-20
Sojojin Nijeriya sun kwato shanu 1,000 daga hannun barayin daji a jihar Taraba
Shugaba Tinubu ya shiga ganawar sirri da manyan hafsoshin tsaron Nijeriya