DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zanga-zanga: Tinubu ya amince da biyan N50,000 duk wata ga matasan yankin Neja Delta

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya amince da biyan N50,000 duk wata ga matasan yankin Neja Delta su 10,000 domin rage wahalhalun da kasar ke ciki.

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ne ya bayyana hakan a yayin taron wayar da kan kabilu da matasa da mata na yankin Neja Delta a Fatakwal a ranar Talata.

Google search engine

Ya ce za a biya kudin ne a karkashin shirin NDDC Youth Intensive Scheme kuma zai dauki tsawon watanni 12 na farko tare da yiwuwar tsawaitawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara