DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An dawo da lantarki a wasu jihohin Arewacin Nijeriya

-

 

Google search engine

Bayan daukar kwanaki goma jere babu wutar lantarki a wasu sassan jihohin Nijeriya an dawo da hasken wutar lantarkin.

An dawo da wutar ne da misalin karfe 7:20 na daren ranar laraba. Jaridar Daily Trust ta ce mazauna garin Jos babban birnin jihar Filato, Bauchi, Gombe da Benue sun tabbatar mata da dawo musu da lantarkin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wata dattijuwa ta barke da kuka bayan an hanata kada kuri’a

Wata datijuwa mai shekaru 96 a duniya, Mrs. Elizabeth Onike, ta barke da kuka a rumfar zaɓe saboda an hana ta kada kuri'a a Anambara Dattijuwar...

Lewandowski ba zai bar Barcelona a watan Junairu ba

Rahotanni na nuni da cewa Robert Lewandowski ba zai bar Barcelona a watan Janairu ba, amma akwai yiwuwar kashi 90 cikin 100 zai bar ƙungiyar...

Mafi Shahara