DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An dawo da lantarki a wasu jihohin Arewacin Nijeriya

-

 

Bayan daukar kwanaki goma jere babu wutar lantarki a wasu sassan jihohin Nijeriya an dawo da hasken wutar lantarkin.

An dawo da wutar ne da misalin karfe 7:20 na daren ranar laraba. Jaridar Daily Trust ta ce mazauna garin Jos babban birnin jihar Filato, Bauchi, Gombe da Benue sun tabbatar mata da dawo musu da lantarkin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba gasa muke yi da kamfanin NNPCL ba – Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa matatar man fetur dinsa ba ta yin gasa da Kamfanin man Fetur na Nijeriya, wato...

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Mafi Shahara