DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotun koli ta kori karar da ke neman a sauke Shugaba Tinubu

-


Google search engine

Kotun kolin Nijeriya ta yi watsi da karar da aka shigar kan Shugaba Bola Tinubu akan zarge-zargen tu’ammali da miyagun kwayoyi da kuma binciken hukumar leken asiri ta Amurka CIA.

Karar wadda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar HDP a shekara ta 2019 Ambrose Aworu ya shigar, ya nemi kotu ta sauke Shugaba Tinubu.

Sai dai a hukuncin kotun mai alkalai biyar, karkashin jagorancin Mai Shari’a Uwani Abba-Aji, ta yi watsi da karar da tace ba ta da tushe kuma ta ci tarar Ambrose Aworu naira miliyan 5. Hakama ta umurci akawun kotun kar ya koma karbar irin wannan karar daga wanda ya shigar da ita Ambrose Aworu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin kaya zai sauka zuwa kashi ɗaya cikin goma – fadar shugaban Nijeriya

Fadar shugaban kasa ta tabbatar wa ’yan Najeriya cewa hauhawar farashin kaya (inflation) a kasar zai ci gaba da sauka, har ya kai zuwa kasa...

’Yan sanda sun kama mutanen da ake zargi da satar kifi a jihar Neja

Rundunar ’yan sandan jihar Neja ta sanar da kama mutane hudu bisa zargin sata da kuma karɓar kayan sata, bayan da aka sace kifaye da...

Mafi Shahara