DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daliban jami’ar Abuja sun yi watsi da sauya sunan jami’ar da Shugaba Tinubu ya yi

-

Daliban jami’ar Abuja sun yi watsi da sauya sunan jami’ar zuwa jami’ar Yakubu Gowon da gwamnatin tarayya ta yi tare da kira a gaggauta janye wannan mataki.
Daliban sun yi wannan kira ne a lokacin da su ka fito bakin kofar shiga jami’ar jiya Alhamis, rike da kwalaye da ke nuna cewa a bar jami’ar da tsohon sunanta, kamar yadda jaridar Dailytrust ta ruwaito.
Da yake jawabi a madadin kungiyar daliban Comrade Nkem Silas, ya nemi gwamnatin tarayya ta janye matakin saboda ɗaliban ba sa goyon bayan haka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kungiyar Lauyoyi ta Nijeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta dakatar da aiwatar dokokin haraji

Ƙungiyar Lauyoyin Nijeriya (NBA) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta dakatar da aiwatar da sabbin dokokin haraji, tana mai cewa rikice-rikicen da suka...

Babu wasu sauye-sauye a dokokin haraji – Gwamnatin Nijeriya

Gwamnatin Nijeriya ta jaddada cewa salo guda ɗaya ne kacal sahihi na sabbin dokokin gyaran haraji da aka rattaba wa hannu, tare da musanta zargin...

Mafi Shahara