DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daliban jami’ar Abuja sun yi watsi da sauya sunan jami’ar da Shugaba Tinubu ya yi

-

Daliban jami’ar Abuja sun yi watsi da sauya sunan jami’ar zuwa jami’ar Yakubu Gowon da gwamnatin tarayya ta yi tare da kira a gaggauta janye wannan mataki.
Daliban sun yi wannan kira ne a lokacin da su ka fito bakin kofar shiga jami’ar jiya Alhamis, rike da kwalaye da ke nuna cewa a bar jami’ar da tsohon sunanta, kamar yadda jaridar Dailytrust ta ruwaito.
Da yake jawabi a madadin kungiyar daliban Comrade Nkem Silas, ya nemi gwamnatin tarayya ta janye matakin saboda ɗaliban ba sa goyon bayan haka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nijeriya ta zamo ta biyar a ƙasashen da suka fi ƙwarewa a harshen Turanci a nahiyar Afrika

A wani rahoto da EF SET na shekarar 2025 ta fitar kasar Afirka ta Kudu ce ta ke kan gaba a jerin ƙasashen Afirka wajen...

Majalisar Wakilan Nijeriya ta ɗage komawar zaman majalisa zuwa 5 ga Maris

Majalisar Wakilan Nijeriya, ta ɗage komawar zaman majalisa daga Talata, 24 ga Fabrairu 2026, zuwa Alhamis, 5 ga Maris 2026. Sakataren Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya bayyana...

Mafi Shahara