DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daliban jami’ar Abuja sun yi watsi da sauya sunan jami’ar da Shugaba Tinubu ya yi

-

Daliban jami’ar Abuja sun yi watsi da sauya sunan jami’ar zuwa jami’ar Yakubu Gowon da gwamnatin tarayya ta yi tare da kira a gaggauta janye wannan mataki.
Daliban sun yi wannan kira ne a lokacin da su ka fito bakin kofar shiga jami’ar jiya Alhamis, rike da kwalaye da ke nuna cewa a bar jami’ar da tsohon sunanta, kamar yadda jaridar Dailytrust ta ruwaito.
Da yake jawabi a madadin kungiyar daliban Comrade Nkem Silas, ya nemi gwamnatin tarayya ta janye matakin saboda ɗaliban ba sa goyon bayan haka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Lauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan Oktoban 2023 da aka kwace wayar sa

Barista Reed Brody ne daya daga cikin lauyoyin hambararren shugaban ya bayyana haka kamar yadda Wadata Radio ta ruwaito yana mai cewa shekaru biyu kenan...

Kwankwaso ba shi kadai ya ƙirƙiri Kwankwasiyya ba – Dr Adamu Dangwani

Jigo a jam’iyyar APC a Jihar Kano kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa tafiyar Kwankwasiyya Dakta Adamu Dangwani ya ƙaryata zargin da ake yi...

Mafi Shahara