DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu hujjar sanya Shugaba Tinubu cikin shugabanni mafiya cin hanci a duniya – Ayoola Lawal

-

Wasu ‘yan Nijeriya mazauna kasashen waje sun soki rahoton kungiyar dake bincike kan cin hanci da rashawa a duniya OCCRP, da ya sanya shugaban Nijeriya Bola Tinubu cikin shugabanni masu aikata rashawa a 2024.
Tsohon shugaban kungiyar magoya bayan jam’iyyar APC a kasashen waje, Ayoola Lawal, ne ya nuna tantama kan rahoton.
A cewarsa mafi yawan zarge-zargen da ake yi wa Tinubu babu wata hujja da za ta tabbatar da su, kamar yadda DW Africa ta ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara