DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Amurka Joe Biden zai karrama Messi da jarumin Denzel Washington tare da wasu 17 da lambar girmamawa ta kasar

-

Shugaba Joe Biden na Amurka zai bayar da lambar girmamawa ta kasar ga wasu sanannun mutane da suka hada da ‘yan wasa, da ‘yan kwallo da ‘yan siyasa da kuma jami’an diflomasiyya.
Daga cikin wadanda tsohon shugaban mai barin gado zai karrama har mawaki kuma ɗan gwagwarmaya Bono, da shahararren dan wasan ƙwallon kwando Earvin Johnson, da zakaran kwallon kafa Lionel Messi, da jaruman Hollywood irin su Denzel Washington da Michael J. Fox, da sauransu.
Sanarwar da fadar White House ta fitar, ta ce wadanda za a karrama jagorori ne na gari da suka bayar da gudummawa wajen ci gaban duniya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara