DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nan gaba kaɗan za a ƙara kudin kira, data da sms – Gwamnatin Nijeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta ce dole ne a kara kudin amfani da layin sadarwa na kasar domin bunkasa bangaren da kuma hannayen jari da aka zuba.
Sai dai gwamnatin ta ce karin da za a yi ba zai kai kashi 100 ba kamar yadda kamfunna ke bukata.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani Dr Bosun Tijani ne, ya bayyana hakan a Abuja, jim kadan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki kan harkokin sadarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara