DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nan gaba kaɗan za a ƙara kudin kira, data da sms – Gwamnatin Nijeriya

-

Gwamnatin Nijeriya ta ce dole ne a kara kudin amfani da layin sadarwa na kasar domin bunkasa bangaren da kuma hannayen jari da aka zuba.
Sai dai gwamnatin ta ce karin da za a yi ba zai kai kashi 100 ba kamar yadda kamfunna ke bukata.
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani Dr Bosun Tijani ne, ya bayyana hakan a Abuja, jim kadan bayan wata ganawa da masu ruwa da tsaki kan harkokin sadarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara