DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Bauchi Bala Mohammed na siyasa ido rufe domin ya bata wa Shugaba Tinubu suna – Fadar shugaban ƙasa

-

Fadar shugaban shugaban Nijeriya ta ce gwamnatin Tinubu ta mayar da hankali wajen inganta rayuwar ‘yan kasa da kuma kyautata alakar kasar da da wasu kasashen.
Da yake martani kan kalaman Gwamnan Bauchi Bala Muhammad, mashawarcin Shugaba Tinubu kan yada labarai Sunday Dare, ya ce ‘yan Nijeriya ne su ka zabe shugaban kuma ba zai mayar da hankalin kan masu suka ba da har su dauke masa hankali kan inganta rayuwar ‘yan Nijeriya.
Sunday Dare ya shawarci Gwamna Bala da ya fuskanci aikin da ke gabansa maimakon bata sunan Shugaba Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara