DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Bauchi Bala Mohammed na siyasa ido rufe domin ya bata wa Shugaba Tinubu suna – Fadar shugaban ƙasa

-

Fadar shugaban shugaban Nijeriya ta ce gwamnatin Tinubu ta mayar da hankali wajen inganta rayuwar ‘yan kasa da kuma kyautata alakar kasar da da wasu kasashen.
Da yake martani kan kalaman Gwamnan Bauchi Bala Muhammad, mashawarcin Shugaba Tinubu kan yada labarai Sunday Dare, ya ce ‘yan Nijeriya ne su ka zabe shugaban kuma ba zai mayar da hankalin kan masu suka ba da har su dauke masa hankali kan inganta rayuwar ‘yan Nijeriya.
Sunday Dare ya shawarci Gwamna Bala da ya fuskanci aikin da ke gabansa maimakon bata sunan Shugaba Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara