DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Bauchi Bala Mohammed na siyasa ido rufe domin ya bata wa Shugaba Tinubu suna – Fadar shugaban ƙasa

-

Fadar shugaban shugaban Nijeriya ta ce gwamnatin Tinubu ta mayar da hankali wajen inganta rayuwar ‘yan kasa da kuma kyautata alakar kasar da da wasu kasashen.
Da yake martani kan kalaman Gwamnan Bauchi Bala Muhammad, mashawarcin Shugaba Tinubu kan yada labarai Sunday Dare, ya ce ‘yan Nijeriya ne su ka zabe shugaban kuma ba zai mayar da hankalin kan masu suka ba da har su dauke masa hankali kan inganta rayuwar ‘yan Nijeriya.
Sunday Dare ya shawarci Gwamna Bala da ya fuskanci aikin da ke gabansa maimakon bata sunan Shugaba Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara