DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NAFDAC mai kula da ingancin abinci da magunguna a Nijeriya ta bukaci a fara hukuncin kisa ga dilolin kwaya

-

 

Google search engine
Babbar daraktar hukumar NAFDAC Farfesa Mojisola Adeyeye a wata zantawa da gidan talabijin na Channel a ranar juma’ar nan, tace wannan matakin kadai ne zai kawo karshen safarara miyagun kwayoyi duba da yadda suke silar mutuwar yara.
Mojisola  ta nanata cewa hukunci kisa ya zama dole ga wadannan bata gari.
Ta kuma nemi goyon bayan majalisa da kuma bangaren shar’ia domin yin wannan dokar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara