DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shehu Sani ya fadi dalilin barinsa PDP ya koma APC

-

Tsohon Sanatan jihar Kaduna Shehu Sani ya ce Gwamnan Kaduna Uba Sani ne ya yi sanadiya komawar sa jam’iyyar APC, bayan wani zaman sulhu a jihar.
Dan gwagwarmayar ya tabbatar da cewa yana cikin wadanda suka kafa jam’iyyar APC a jihar Kaduna kuma ya bayar da gudunmawa wajen dora jam’iyyar a kan turba.
Da yake zantawa da gidan talabijin na Channels, Shehu Sani ya kuma bayyana cewa takun-saka da ta shiga tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ita ce ta yi sanadin fitar sa jam’iyyar a baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara