DCL Hausa Radio
Kaitsaye

China ta lafta harajin kashi 125 kan kayayyakin da ake shiga da su daga kasar Amurka

-

China ta bayyana cewa za ta kara haraji kan kayayyakin Amurka zuwa kashi 125, sai dai za ta yi watsi da wani karin harajin da shugaba Donald Trump zai yi nan gaba.
A cewar ƙasar ta China, ba wani alfanu da zai sa masu shigo da kaya a kasar su sayi daga Amurka, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.
Wannan na zuwa ne bayan Amurka ta sanar da dakatar da harajin da ta sanya wa ƙasashen duniya, yayin da ta kara wa China haraji saboda martanin da ta mayar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Kano ta ware naira miliyan 99 domin rigakafin cutar mahaukacin kare

Gwamnatin jihar Kano ta amince da kashe Naira miliyan 99 domin fara shirin rigakafin cutar mahaukacin kare (rabies), inda ake sa ran yi wa akalla...

Wike ya koka kan ƙarancin masu fitowa zabe a Abuja

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda ake gudanar da zaɓen kananan hukumomi cikin lumana a fadin Abuja, duk da...

Mafi Shahara