DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An fitar da jihohi 4 a Gasar Kokawar Nijar ta 2025

-

Kwana na uku da fara gasar kokawar gargajiya a Nijar tuni an yi waje da jihohi hudu daga cikin takwas na kasar daga jerin wanda za su dauki takobi

Jihohin hudu sun hada da Agadez, Diffa, Tillaberi da babban birnin Niamey

Google search engine

Cikin jimillar ‘yan kokawa 80 da suka fito daga jihohi takwas na kasar ya zuwa wannan rana ta uku, 12 suka rage.

Jihar Maradi ce ke kan gaba da yawan ‘yan kokawar cikin wadanda ba su fadin ba inda take da biyar yayin da jihar Tahoua ke biya mata da mutum hudu, sai jihar Dosso da biyu sai kuma ta karshe Zinder da mutum daya.

Tuni zakaran gasar kokawar na bara Abba Ibrahim na babban birnin Yamai ya sha kasa tun a kwana na biyu na gasar ta 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ya kamata a canza salon yadda ake yakar ‘yan bindiga a Nijeriya

Daga: Farfesa Usman Yusuf Litinin : 22 Disamba 2025 Ban taɓa gudu ko ja da baya ba ko nuna wata fargaba wajen bayyana matsayina a kan yaƙin...

Gwamnatin Nijeriya ta ce ta shawo kan rikicin diflomasiyya tsakaninta da Amurka

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa matsalar diflomasiyya da ta taso tsakanin Nijeriya da Amurka kwanan nan ta shawo kanta bayan tattaunawa mai dorewa tsakanin kasashen...

Mafi Shahara