DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An fitar da jihohi 4 a Gasar Kokawar Nijar ta 2025

-

Kwana na uku da fara gasar kokawar gargajiya a Nijar tuni an yi waje da jihohi hudu daga cikin takwas na kasar daga jerin wanda za su dauki takobi

Jihohin hudu sun hada da Agadez, Diffa, Tillaberi da babban birnin Niamey

Google search engine

Cikin jimillar ‘yan kokawa 80 da suka fito daga jihohi takwas na kasar ya zuwa wannan rana ta uku, 12 suka rage.

Jihar Maradi ce ke kan gaba da yawan ‘yan kokawar cikin wadanda ba su fadin ba inda take da biyar yayin da jihar Tahoua ke biya mata da mutum hudu, sai jihar Dosso da biyu sai kuma ta karshe Zinder da mutum daya.

Tuni zakaran gasar kokawar na bara Abba Ibrahim na babban birnin Yamai ya sha kasa tun a kwana na biyu na gasar ta 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara