DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsoffin shugabannin kasar Bénin za su sake kai ziyara Nijar domin tattauna batun bude iyakar Bénin da Nijar

-

 

Google search engine

Tsoffin shugabannin kasar Bénin da suka hada da Nicephore Soglo da Yayi Boni za su sauka a birnin Yamai na jamhuriyar Nijar domin sake ganawa da mahukuntan kasar kan batu bude iyakar kasashen biyu da ke rufe tun bayan juyin mulkin Nijar 

Wannan dai ba shi ne karon farko ba da tsoffin shugabannin na Bénin ke kai gauro da mari a kokarin da suke na bude iyakar kasashen makwabta

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara