DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya nemi Gwamna Abba Kabir ya magance rikicin filayen BUK

-

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bukaci gwamnan jihar Kano Abba Yusuf da ya magance rikicin filaye da Jami’ar Bayero ke yi da al’ummomin da suke makwabtaka.
Tinubu wanda ya samu wakilicin ministar kasa a ma’aikar ilimi Farfesa Suwaiba Ahmed ya yi wannan kiran ne a yayin bikin yaye dalibai karo na 39 da jami’ar ta gudanar.
Ya yi kira ga gwamnan da ya gaggauta bai wa makarantar takardun mallaka domin magance rikicin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai yiwuwar madugun adawar Kamaru Isa Tchiroma yana Nijeriya ya boye – Rahotanni

Madugun adawar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, wanda ya kalubalanci nasarar Paul Biya, yana iya kasancewa yana a Nijeriya kamar yadda Africa Intelligence ta ce, amma...

Fusatattun matasa sun hallaka limamin masallaci a jihar Kwara bisa zargin maita

Wasu fusatattun matasa a garin Sokupkpan da ke ƙaramar hukumar Edu a jihar Kwara sun hallaka limamin masallacin yankin, Malam Abdullahi Audu, bisa zargin cewa...

Mafi Shahara