DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NAFDAC mai kula da ingancin abinci da magunguna a Nijeriya ta bukaci a fara hukuncin kisa ga dilolin kwaya

-

 

Google search engine
Babbar daraktar hukumar NAFDAC Farfesa Mojisola Adeyeye a wata zantawa da gidan talabijin na Channel a ranar juma’ar nan, tace wannan matakin kadai ne zai kawo karshen safarara miyagun kwayoyi duba da yadda suke silar mutuwar yara.
Mojisola  ta nanata cewa hukunci kisa ya zama dole ga wadannan bata gari.
Ta kuma nemi goyon bayan majalisa da kuma bangaren shar’ia domin yin wannan dokar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotun kolin Nijeriya ta yi watsi da karar da ake zargin Manjo Al Mustapha da hannu wajen halaka matar Abiola

Kotun Kolin Nijeriya ta yi watsi da shari’ar da aka shigar da Manjo Hamza Al Mustapha, kan zarginsa da hannu wajen halaka Kudirat Abiola, matar...

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea Bissau sun saka ƙarshen shekarar 2026 don gudanar da zaɓe a ƙasar

Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea-Bissau sun ce za a gudanar shugaban ƙasa a ranar 6 ga Disambar 2026, bayan da suka kifar...

Mafi Shahara