DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NAFDAC mai kula da ingancin abinci da magunguna a Nijeriya ta bukaci a fara hukuncin kisa ga dilolin kwaya

-

 

Babbar daraktar hukumar NAFDAC Farfesa Mojisola Adeyeye a wata zantawa da gidan talabijin na Channel a ranar juma’ar nan, tace wannan matakin kadai ne zai kawo karshen safarara miyagun kwayoyi duba da yadda suke silar mutuwar yara.
Mojisola  ta nanata cewa hukunci kisa ya zama dole ga wadannan bata gari.
Ta kuma nemi goyon bayan majalisa da kuma bangaren shar’ia domin yin wannan dokar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Rukunin farko na Alhazan jihar Kebbi guda 420 sun tashi zuwa Madinah

Rukunin farko na maniyyata 420 daga jihar Kebbi sun tashi daga filin jirgin sama na Sir Ahmadu Bello International Airport da ke Birnin Kebbi, zuwa...

Mafi Shahara