DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnati Nijeriya ta ce ba ta bukatar sojojin haya don shawo kan matsalar tsaro

-

Ministan harkokin waje na Nijeriya Yusuf Tuggar ya ce kasar ba ta bukatar kawo sojojin haya a cikin kasar domin shawo kan matsalar tsaro.
Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin wani taron ‘yan jarida na hadin gwuiwa da takwaransa na kasar China Wang Yi, wanda ya kawo ziyara a Nijeriya.
Tuggar ya ce a bayyane take irin yadda Nijeriya ke jagoranci wajen magance matsalolin tsaro tare da tabbatar da zaman lafiya a wasu kasashen saboda da haka ba ta bukatar dauko sojin haya don magance matsalarta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Super Eagles ta fara farfado da burinta na zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026

Hukumar kwallon kafar Nijeriya ta fara dawo da burin zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026 Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta Najeriya (NFF) ta shigar da ƙorafi...

Dangote ya shigar da ƙorafi ga hukumar ICPC kan shugaban hukumar NMDPRA

Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya shigar da ƙorafi ga Hukumar ICPC yana zargin Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed, da cin hanci da almundahanar kudade. A...

Mafi Shahara