DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnati Nijeriya ta ce ba ta bukatar sojojin haya don shawo kan matsalar tsaro

-

Ministan harkokin waje na Nijeriya Yusuf Tuggar ya ce kasar ba ta bukatar kawo sojojin haya a cikin kasar domin shawo kan matsalar tsaro.
Ministan ya bayyana hakan ne a lokacin wani taron ‘yan jarida na hadin gwuiwa da takwaransa na kasar China Wang Yi, wanda ya kawo ziyara a Nijeriya.
Tuggar ya ce a bayyane take irin yadda Nijeriya ke jagoranci wajen magance matsalolin tsaro tare da tabbatar da zaman lafiya a wasu kasashen saboda da haka ba ta bukatar dauko sojin haya don magance matsalarta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara