DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ganduje ya bukaci hadin kan ‘yan APC domin kwace mulki daga NNPP a Kano

-

 

Google search engine

Shugaban jam’iyyar APC a Nijeriya, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci ‘ya’yan jam’iyyar a jihar Kano da su ci gaba da hada kan su 

na ganin sun kwato mulki daga hannun jam’iyyar NNPP mai mulki a jihar 

Shugaban jam’iyyar na kasa ya fadi haka ne a ranar Litinin yayin liyafar cin abinci da ‘yan majalisar dokokin jihar wanda shugaban jam’iyyar na jiha Abdullahi Abbas ya wakilta, ya jaddada muhimmancin hadin kai a cikin hidimar jam’iyya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara