DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta bada umurnin ci gaba da riƙe $49,600 da aka kwace hannun tsohon Kwamishinan Zabe a Sokoto

-

 

Google search engine

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta bayar da umarnin a cigaba da rike wasu makudan kudade da aka kwace har dalar Amurka 49,600 a hannun tsohon Kwamishinan Zaben jihar Sokoto a zaben da ya gabata na 2023.

Mai shari’a Emeka Nwite ya ba da umarnin ne bayan da lauyan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Osuobeni Akponimisingha ya gabatar da bukatar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nijar da Chadi na son karfafa dangantakarsu

Kasashen Nijar da Chadi sun kammala wani taron hadin gwiwa na kwanaki biyu da suka gudanar a birnin N'djamena na kasar Chadi karkashin jagorancin Firaministocin...

Matsalar Nijeriya ba ta addini ba ce illa rashin shugabanci nagari – Sowore

Dan gwagwarmayar kare hakkin dan’Adam kuma tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore, ya mayar da martani ga kalaman shugaban Amurka, Donald Trump da ya...

Mafi Shahara