DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kama mutane 30,313, tare da kwato tarin makamai 1,984 a shekarar 2024 – IGP

-

Kayode Egbetokun

Babban Sufeto Janar na ‘yan sandan Nijeriya, Kayode Egbetokun, ya bayyana cewa rundunar ‘yan sandan kasar ta samu nasarar kama mutane 30,313, tare da kwato tarin makamai 1,984, da alburusai 23,250 a shekarar 2024 da take bankwana.

Google search engine
Wannan dai na a cikin wata sanarwar da jami’in hulda da jama’a na rundunar dake Abuja, ACP Olumuyiwa Adejobi ya fitar.
Kayode Egbetokun ya yaba da kwazon jami’an ‘yan sandan na tsawon wannan shekara, musamman irin gagarumar nasarorin da aka samu wajen rage aikata laifuffuka a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara