DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsAtiku Abubakar

Atiku Abubakar

Atiku ya zargi ICPC da son zuciya kan yunkurin kama El-Rufa’i

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya zargi Hukumar ICPC da nuna son zuciya bayan abin da ya kira yunƙurin kama tsohon gwamnan Kaduna,...

Barnar da jam’iyyar APC ta yi wa Nijeriya ta zarta ta mulkin soja – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC mai mulki da lalata tsari da yanayin kasar, yana mai bayyana ta a matsayin...

Atiku ba zai iya kayar da Tinubu ba a zaben 2027 – Hannatu Musa Musawa

Ministar Al’adu, Fasaha da Kirkira, Hannatu Musawa, ta ce tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa Atiku Abubakar ba zai iya doke Shugaba Bola Tinubu a zaɓen...

Atiku ya ce ɗansa na da ‘yancin shiga APC kuma ra’ayinsa ne na kashin kansa

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, ya ce matakin ɗansa Abba Abubakar na shiga jam’iyyar APC zabin kansa ne, kuma bai da wani tasiri...

PDP za ta gana da Atiku da Peter Obi gabanin zaben 2027 – Emmanuel Ogidi

Jam’iyyar PDP ta bayyana shirin ganawa da tsohon dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, tsohon mataimakin shugaban Nijeriya, Atiku Abubakar, da...

Atiku ya soki gwamnatin Tinubu kan zargin kin bin umurnin kotun koli na ba kananan hukumomi kudadensu kai tsaye

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana damuwarsa kan yadda gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke jinkirta aiwatar da hukuncin Kotun Koli...

Tsohon Sakataren kudi na PDP na kasa ya fice daga jam’iyyar

Tsohon Shugaban Matasa na Ƙasa kuma Sakataren Kuɗi na Jam’iyyar PDP, Rt. Hon. Abdullahi Hussaini MaiBasira, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar. MaiBasira ya bayyana...

Atiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya yi wata ganawa da shugabannin jam'iyyar ADC na jihohin kasar.   Atiku Abubakar ya tabbatar da hakan ne cikin...

Most Popular

spot_img