Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Search
DCL Hausa Radio
Kaitsaye
Facebook
Instagram
TikTok
Twitter
WhatsApp
Youtube
Contact Us
About Us
DISCLAIMER
TERMS AND CONDITIONS
PRIVACY POLICY
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Labarai
Siyasa
Nishadi
Ketare
Wasanni
Ma’aikatan DCL Hausa
Go
Search
Home
Tags
Donald Trump
Donald Trump
Ketare
Trump ya dauki matakin hana kwace kudaden Venezuela daga asusun Amurka
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya rattaba hannu kan wani umarni na musamman 'Executice Order' da ke nufin hana kotuna ko masu bin bashi...
Salisu Ado
-
January 11, 2026
Ketare
Jam’iyyun siyasa na yankin Greenland sun gargadi Trump cewa ba su son zama Amurkawa
Jam’iyyun siyasa a Greenland sun bayyana cewa ba sa son zama ‘yan Amurka, bayan Shugaban Amurka Donald Trump ya sake nuna yiwuwar amfani da...
Muhammad Jamil
-
January 10, 2026
Ketare
Trump ya gargadi Republican da su yi nasara a zaben tsakiyar wa’adi gudun kar a tsige shi
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya ce dole ne jam’iyyar Republican ta lashe zaɓen tsakiyar wa’adin Majalisar Dokoki a 2026, in ba haka ba, jam’iyyar...
Muhammad Jamil
-
January 7, 2026
Ketare
Ganga Miliyan 30 zuwa 50 na man kasar Venezuela za a sayar domin amfanin Amurka – Donald Trump
Farashin danyen mai ya kara faduwa a ranar Laraba bayan shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Venezuela za ta mika wa Amurka ganguna...
Muhammad Jamil
-
January 7, 2026
Ketare
Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa
Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke...
Muhammad Jamil
-
December 24, 2025
Labarai
Shugaba Trump ya janye jakadan Amurka a Nijeriya
Shugaban Ƙasar Amurka Donald Trump ya umarci a janye Jakadan Amurka a Nijeriya, Richard Mills, tare da wasu ƙwararrun jakadu daga muƙamansu, a wani...
Muhammad Jamil
-
December 22, 2025
Ketare
Trump ya shigar da kara kan BBC, yana neman diyyar dala bilyan 5
Shugaban Amurka Donald Trump ya shigar da kara a kotu yana neman diyya ta dala bilyan 5 (kimanin fam biliyan 3.7) kan BBC, bisa...
Abdullahi Garba Jani
-
December 16, 2025
Labarai
Limaman coci sun musanta zargin kisan Kiristoci a Nijeriya
Wasu limaman coci sun yi watsi da zargin Amurka da ke cewa ana gudanar da kisan kiyashi kan Kiristoci a Nijeriya. Limaman sun mayar da...
Salisu Ado
-
December 5, 2025
Load more
Most Popular
Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC
Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?
Shugaba Tinubu ya amince da naɗa Tunji Disu, a matsayin babban Sufeton ‘Yan Sanda na riƙo
Kotu ta amince da a gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da Bello Turji
Gwamnatin Tinubu ta musanta biyan kudin fansa don ceto daliban Papiri jihar Neja