DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsDonald Trump

Donald Trump

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka...

China ta gargadi Amurka game da yi ma Nijeriya barazana da katsalandan

Gwamnatin kasar China ta nuna goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu, tana mai gargadi ga kowace kasa da ke tsoma baki cikin harkokin cikin...

Akpabio ya musanta yin izgilanci ga Trump kan barazanar yaƙi da Nijeriya

Shugaban majalisar dattawan Nijeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya musanta wani rahoto da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa ya yi izgilanci...

Taimako Nijeriya ke buƙata daga Amurka wajen yaki da matsalar tsaro ba tsoratar da ita ba – Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso

Tsohon gwamnan Jihar Kano, kuma Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana damuwarsa kan yadda Shugaban Amurka Donald Trump ke ta yin maganganu...

Nijeriya a shirye take ta karbi taimakon Amurka wajen yaki da ‘yan bindiga muddin za a mutunta ‘yancinta – Gwamnatin Nijeriya

Biyo bayan barazanar da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi na ɗaukar matakin soja kan zargin cin zarafin Kiristoci a Nijeriya, gwamnatin Nijeriya ta...

Zargin Trump na kisan Kiristoci a Nijeriya ba gaskiya ba ne, cewar wani lauya a Nijeriya

Wani lauya kuma tsohon mai ba da shawara ga shugaban kasa, Chief Okoi Obono-Obla, ya zargi Shugaban Amurka Donald Trump da wasu bangarorin gwamnatin...

Shugaba Tinubu zai gana da Trump ba da jimawa ba, in ji Daniel Bwala

Fadar shugaban Nijeriya ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu da shugaban Amurka, Donald Trump za su gana a cikin ‘yan kwanaki masu zuwa domin...

Nijeriya ta musanta zargin Trump kan kisan Kiristoci a kasar

Gwamnatin Nijeriya ta musanta maganganun shugaban Amurka, Donald Trump, da ke cewa ana yawan kisan Kiristoci a Nijeriya tare da kiranta “kasa mai matsalar...

Most Popular

spot_img