DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsJihar Kebbi

Jihar Kebbi

Gwamnatin jihar Kebbi ta rufe dukkanin makarantun gwamnati da masu zaman kansu saboda barazanar tsaro a jihar

Gwamnatin jihar Kebbi ta rufe dukkan makarantun sakandare na gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar saboda karuwar barazanar tsaro. Hakan ya shafi manyan...

Gwamnatin jihar Kebbi ta bukaci addu’o’i daga al’umma domin dawo da daliban da aka sace cikin aminci

Gwamnatin jihar Kebbi ta bukaci al’umma su tsananta addu’o’i domin ceto ɗaliban GGCSS Maga da ’yan ta’adda suka sace, kamar yadda kwamishinan harkokin addini,...

Atiku Abubakar ya nuna damuwarsa kan sace dalibai a jihar Kebbi

Madugun adawa a Nijeriya, Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan harin da aka kai Makarantar ‘yan mata ta Gwamnati da ke Maga a Jihar...

Jami’an tsaro sun kaddamar da shirin ceto daliban da aka sace a jihar Kebbi

’Yan sanda da sojoji sun kaddamar da bincike da aikin ceto domin kubutar da dalibai 25 da aka sace daga makarantar ’Yan Mata ta...

Gwamnonin jam’iyyar APC sun gudanar da taro a jihar Kebbi

Gwamnonin jam’iyyar APC sun gudanar da taron sirri a daren Alhamis a gidan gwamnatin jihar Kebbi, da ke Birnin Kebbi. Rahotanni sun bayyana cewa taron...

Most Popular

spot_img