DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeTagsKiristoci

Kiristoci

Limaman coci sun musanta zargin kisan Kiristoci a Nijeriya

Wasu limaman coci sun yi watsi da zargin Amurka da ke cewa ana gudanar da kisan kiyashi kan Kiristoci a Nijeriya.   Limaman sun mayar da...

Mahaifin dalibai uku da aka sace a Neja ya rasu – Kungiyar CAN

Kungiyar mabiya addinin kirista ta Nijeriya ta bayyana cewa wani mahaifi ga dalibai uku cikin wadanda aka sace a Neja ya rasu sakamakon ciwon...

Firaministar Italiya ta bukaci gwamnatin Nijeriya ta kare rayukan Kiristoci a kasar

Fira-ministar kasar Italiya, Giorgia Meloni, ta bukaci gwamnatin Nijeriya ta kara tsaurara matakan tsaro domin kare Kiristoci a sassa daban-daban na Nijeriya. A wata sanarwa...

Kasashen Nijeriya, Mozambique da Sudan na daga cikin kasashen da ake musguna ma Kiristoci – Shugaban darikar Katolika

Jagoran Katolika, Pope Leo XIV, ya saka Najeriya cikin jerin kasashen da Kiristoci ke fuskantar tsangwama, tare da Bangladesh, Sudan, Mozambique, da wasu ƙasashe. Leo...

Duk da tallafin kudaden tsaro daga Amurka, an kasa kare rayukan Kiristoci a Nijeriya – Dan majalisar Amurka

ĆŠan majalisar Amurka Riley Moore ya zargi gwamnatin Nijeriya da gazawa wajen kare Kiristoci duk da biliyoyin dalolin tallafin tsaro da take samu daga...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa...

Ba a take hakkin Kiristoci a Nijeriya ba – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya Janar Olufemi Oluyede ya karyata ikirarin cewa ana zaluntar Kiristoci a Nijeriya, inda ya ce babbar matsalar Nijeriya ita ce...

Zargin Trump na kisan Kiristoci a Nijeriya ba gaskiya ba ne, cewar wani lauya a Nijeriya

Wani lauya kuma tsohon mai ba da shawara ga shugaban kasa, Chief Okoi Obono-Obla, ya zargi Shugaban Amurka Donald Trump da wasu bangarorin gwamnatin...

Most Popular

spot_img