'Yan jaridu hudu ne da suka hada da shugaban gidan rediyo da talabijin sarauniya, kuma wakilin sashen Faransanci na RFI, Moussa Kaka hukumomin Nijar...
Ministan kasuwancin jamhuriyar Nijar, Malam Abdoulaye Seydou ya jagoranci kaddamar da sabon ofishin kamfanin shinkafar gida a babban birnin Yamai a ranar Litinin 13...
Hukumomin mulkin sojan Nijar sun tusa kewar 'yan jaridar uku na Radio Sahara da suka kama a Agadez zuwa babban birnin Yamai.
Jami'an tsaron Gendarmerie...