Kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na duba yiwuwar korar ministan Abuja Nyesom Wike daga jam’iyyar, bisa bayanai da Daily Trust ta tattaro daga manyan...
Wasu magoya bayan bangaren sabon mukaddashin shugaban jam’iyyar PDP, Mohammed Abdulrahman, sun mamaye hedkwatar jam’iyyar da ke Wadata Plaza, Abuja, a ranar Litinin suna...