DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna goyon bayan Tinubu da ya cire tallafin man fetur – CNG

-

 Muna goyon bayan Tinubu da ya cire tallafin man fetur inji kungiyar da ke kishin arewa 

Google search engine

Kungiyar nan da ke rajin ganin yankin arewacin Nijeriya ya cigaba da ake kira da CNG a takaice ta fito karara ta nuna goyon bayanta ga matakin shugaba Bola Tinubu na cire tallafin man fetur.

Kungiyar mai hadakar kungiyoyi 150 ta caccaki tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari, inda ta ce kudin da ake kashewa na tallafin man fetur Dala bilyan 15.6 a duk shekara ya isa a gina layin dogo daga Lagos zuwa Kano da kuma daga Port Harcourt zuwa Maiduguri da kuma Lagos zuwa Calabar.

Mai magana da yawun kungiyar Abdul’aziz Sulaiman a cikin takardar bayan taro da ya karanta a Kaduna, ya ce Naira tiriliyan 2.91 da gwamnatin Buhari ta kashe kan tallafin man fetur daga Janairu zuwa Disambar 2022, ne ya sa tattalin arzikin kasar ya durkushe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Mafi Shahara