DCL Hausa Radio
Kaitsaye
HomeUncategorized

Uncategorized

Flying Eagles ta sha kashi a hannun Afrika ta Kudu da ci 1-0 a wasan dab da na karshe na AFCON U-20

Kasar Afirka ta Kudu ta doke 'yan wasan Flying Eagles na Nijeriya da ci 1-0 a wasan dab da na karshe na gasar cin...

Wata budurwa ta sace kanta, ta nemi a biya kudin fansa Naira milyan 2

Wata budurwa, dalibar sakandare mai kimanin shekaru 16, ta shirya karyar sace kanta tare da neman a biya kudin fansa har Naira milyan biyu...

Bukola Saraki zai jagoranci sulhunta ‘ya’yan jam’iyyar PDP

Kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP tare da tsoffin gwamnonin jam’iyyar sun nada tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya Bukola Saraki, a matsayin shugaban kwamitin sulhu mai...

Na hannun damar Bello Turji ya farmaki wasu kauyuka a jihar Sokoto

Wani na hannun damar rikakken dan bindigar nan Bello Turji, mai suna Danbokolo ya kai hari a wasu kauyukan jihar Sokoto. Daga cikin kauyukan ha...

EFCC na binciken Mele Kyari kan badakalar matatun man Nijeriya

Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci na binciken tsohon Manajan Daraktan kamfanin man Nijeriya NNPCL Mele Kyari da karin wasu mutane 14 bisa...

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed...

Most Popular

spot_img