DCL Hausa Radio
Kaitsaye

APC ta bar ‘yan kasa cikin yunwa – PDP

-

Jam’iyyar adawa ta PDP a tarayyar Nijeriya ta soki lamirin salon mulkin gwamnatin Shugaba Tinubu ta ce sama da mutane milyan 150 a fadin kasar na kwana da yunwa.

Google search engine

Wannan dai ba bakon abu ba ne a siyasar kasar inda ko a lokutan baya lokacin da jam’iyyar APC ke adawa kafin darewa a kan madafun iko ta sha caccakar PDP dangane da salon jagorancinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna da hujja ba a makance muke goyon Tinubu ba – Kungiyar Disciples of Jagaban

Kungiyar magoya bayan shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ta Disciples of Jagaban ta ce ba a makance ta ke nuna goyon baya ga shugaban ba,...

Rundunar sojin Nijeriya ta sulhunta kabilun da ke rikici a Taraba

By Salisu Ado Sulaiman Rundunar sojin kasan Nijeriya ta jagoranci zaman sulhu tsakanin kabilun da ke rikici a jihar Taraba. Kwamandan rundunar Operation Whirl Punch Brigadier Janar...

Mafi Shahara