DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shirin Dadin-Kowa ya sa samari son yin wuf da ni – Fati Harka

-

Google search engine
Fitacciyar jaruma a cikin shirin Dadin_Kowa mai dogon zango Amina Adam Jos da aka fi sani da Fati Harka ta ce rawar da take takawa a cikin shirin Dadin_Kowa ta soyayya da kananan yara ta sanya a zahiri samari masu kananan shekaru na tunkararta da zance cewa suna son yin soyayyar gaske da ita.
Fati Harka a cikin wata hira da BBChausa ta ce duk da cewa tana da samari hakan bai sanya ta wulakanta kananan yaran da ke zuwa wajenta su yi mata lafazin cewa suna son yi soyayya da ita a zahiri ba.
Rahoto: Ahmadu Rabe Yanduna/Umar Ibrahim

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara