DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike zai haramta zirga-zirgar motocin haya marasa alamar Tãzi a Abuja

-

Ministan babban birnin tarayya Najeriya Nyesom Wike, ya ce nan ba da dadewa ba, hukumar gudanarwar babban birnin tarayyar za ta haramtawa motocin haya marasa fenti da ke nuna alamar tãzi yin aiki a kan titunan birnin ƙasar.

Google search engine

Ministan ya fadi hakan yayin da yake jawabi ga manema labarai a Abuja, ya bayyana cewa shirin na da nufin magance matsalar tsaro da ta addabi yankin. 

Jaridar Leadership ta ruwaito Wike yana jaddada bukatar daukar tsauraran matakai don kawar da duk wasu bata gari a ciki da wajen  birnin tarayya Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tilas aka min na amince ni na kafa gidan rediyon Biyafara -Nnamdi Kanu

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta amince da bidiyo uku, ciki har da wanda ke nuna shugaban haramtacciyar ƙungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, na duba...

Majalisar Dattawa ta tabbatar da kasafin Naira tiriliyan 1.8 na FCT na 2025

Majalisar Dattawa ta amince da kasafin kuɗi na Naira tiriliyan 1.8 na shekarar 2025 ga Hukumar Gudanarwar Birnin Tarayya (FCTA). Wannan ya biyo bayan gabatar...

Mafi Shahara