DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shigo da abinci na iya lalata fannin noma a Najeriya – AfDB

-

Shugaban bankin raya kasashen Afirka, Dr Akinwumi Adesina, ya gargadi gwamnatin tarayya kan kudirinta na ba da damar shigo da abinci, ya ce hakan ka iya lalata harkar noma a kasar.

Google search engine

Adesina ya fadi hakan ne a wajen wani taro a Abuja, ya kuma shawarci gwamnatin Najeriya da ta samar da ayyukan yi ta hanyar noma.

Idan za a iya tunawa, a ranar 10 ga Yuli, 2024, Ministan Noma Abubakar Kyari, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta dakatar da haraji kan shigo da masara, buhunan shinkafa da alkama na tsawon kwanaki 150.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara