DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Kano ya gayyaci masu shirya zanga-zanga zuwa gidan gwamnatin jihar

-

 

Google search engine

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnati baza ta lamunta da tashin hankali ba yayin zanga-zangar da ake shirin yi.

Gwamnan ya yi wannan kira ne yayin da yake jawabi ga yan kasuwa, sarakunan gargajiya, da malaman addini a gidan gwamnati da ke Kano a yau ranar Laraba.

Gwamnan dai ya jaddada cewa, zanga-zanga ba ta da wani alfanu . Yayi kira ga masu son yin amfani da yancinsu na yin zanga-zangar da su guji yin barna don kaucewa bata gari da za su yi amfani da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara