DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Irin illar da masu zanga-zanga suka yi wa ‘yan sandan Nijeriya, IGP ya magantu

-

Babban sufeton ‘yan sandan Nijeriya IGP Kayode Egbetokun ya ce zanga-zanga da aka gudanar a ranar Alhamis, ta yi sanadiyyar mutuwar dan sanda da raunata da dama.
Kazalika, IGP Egbetokun ya ce zanga-zangar ta kuma yi sanadiyyar lalata ofisoshin ‘yan sanda a sassan kasar.
A taron manema labarai a daren Alhamis a Abuja, IGP Kayode Egbetokun bai ce uffan ba game da zargin kisan fararen hula a yayin zanga-zangar ba a fadin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara