DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta umurci hukumar EFCC ta tsare tsohon Gwamna Darius Ishaku

-

Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta sa hukumar EFCC ta tsare tsohon gwamnan jihar Taraba Darius Ishaku da tsohon babban sakataren ma’aikatar kula da kananan hukumomi da masarautu Bello Yero a gidan yari bisa zargin laifukan cin hanci da rashawa.
An kama mutanen biyu ne a ranar 27 ga watan Satumba, bisa zargin karkatar da kudi N27bn mallakar ma’aikatar kula da kananan hukumomi da masarautu.
Sai dai, bayan gurfanar da su gaban kotu, wadanda ake tuhumar, a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar ta EFCC, Dele Oyewale, ya fitar, ta ce ba su amsa laifin da hukumar ke tuhumarsu ba kamar yadda jaridar Punch ta rawaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara