DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin tarayya ta sha alwashin kawar da yan bindiga a Arewa maso Yamma

-

Ministan tsaron Nijeriya, Mohammed Badaru Abubakar

Ministan tsaron Nijeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya sake jaddada aniyar gwamnatin tarayya na magance matsalar rashin tsaro a fadin kasa baki daya.

Ministan ya bayyana haka ne a lokacin da ya kai wa Gwamna Uba Sani ziyarar ban girma a gidan gwamnatin Sir Kashim Ibrahim da ke Kaduna a wani rangadin da ya ke yi a shiyyar Arewa maso Yamma.

Google search engine

Ziyarar dai na da nufin kammala shirye-shiryen kaddamar da shirin ‘Operation Fansan Yamma’ domin magance matsalar rashin tsaro a yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar tace fina-finai ta Kano ta soke lasisin wani gidan gala bisa dalilai na tsaro

Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta soke lasisin gudanar da ayyukan wani gidan gala mai suna Sunsiro Entertainment, wanda ke kan titin Yahaya Gusau,...

Dimukuradiyyar Nijeriya na cikin barazana a mulkin Tinubu – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan karancin fitowar masu kada kuri'a a zaben da aka gudanar ranar Asabar a Abuja. Cikin wani...

Mafi Shahara