DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin tarayya ta sha alwashin kawar da yan bindiga a Arewa maso Yamma

-

Ministan tsaron Nijeriya, Mohammed Badaru Abubakar

Ministan tsaron Nijeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya sake jaddada aniyar gwamnatin tarayya na magance matsalar rashin tsaro a fadin kasa baki daya.

Ministan ya bayyana haka ne a lokacin da ya kai wa Gwamna Uba Sani ziyarar ban girma a gidan gwamnatin Sir Kashim Ibrahim da ke Kaduna a wani rangadin da ya ke yi a shiyyar Arewa maso Yamma.

Google search engine

Ziyarar dai na da nufin kammala shirye-shiryen kaddamar da shirin ‘Operation Fansan Yamma’ domin magance matsalar rashin tsaro a yankin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar zabe za ta hada kai da majalisar wakilan Nijeriya domin gudanar da sahihin zabe

Shugaban hukumar zaben Nijeriya INEC, Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya bayyana aniyarsa ta yin aiki tare da Majalisar Dokoki domin tabbatar da gudanar da sahihin...

Jam’iyyar APC ta kalubalanci Gwamnan Filato Mutfwang da ya bayyana masu matsa masa lamba ya bar PDP

Jam’iyyar APC ta jihar Filato ta kalubalanci Gwamna Caleb Mutfwang da ya fito fili ya bayyana sunayen mutanen da ke matsa masa lamba ya bar...

Mafi Shahara