DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Betta Edu ba za ta kara samun dama ba a gwamnatin shugaba Tinubu – Onanuga

-

 

Google search engine

Mai magana da yawun shugaban Nijeriya, Bayo Onanuga ya kawar da yiwuwar dawo da tsohuwar ministar harkokin jin kai da kula da bala’o’i, Betta Edu cikin jerin ministoci shugaba Bola Tinubu.

Onanuga ya ce Tsohuwar ministar Betta edu ba za ta sake samun dama ba a gwamnatin shugaba Tinubu, ta tafi kenan. 

An dakatar da Edu ne a ranar 8 ga watan Janairun shekarar nan biyo bayan wani zargin badakalar wasu kudade a ma’aikatar da take jagoranci. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsare-tsaren Tinubu na farfaɗo da martabar Nijeriya a duniya -Kashim Shatima

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gyare-gyaren da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa na sake gina martabar Nijeriya a idon duniya tare...

Gwamnatin Nijeriya na shirin dakatar da shigo da kayan tsaro daga waje

Gwamnatin Nijeriya ta yi niyyar kera dukkan makami da ake buƙata a cikin gida nan da shekara biyu zuwa biyar masu zuwa. Minista a ma'aikatar Tsaron...

Mafi Shahara