DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Betta Edu ba za ta kara samun dama ba a gwamnatin shugaba Tinubu – Onanuga

-

 

Google search engine

Mai magana da yawun shugaban Nijeriya, Bayo Onanuga ya kawar da yiwuwar dawo da tsohuwar ministar harkokin jin kai da kula da bala’o’i, Betta Edu cikin jerin ministoci shugaba Bola Tinubu.

Onanuga ya ce Tsohuwar ministar Betta edu ba za ta sake samun dama ba a gwamnatin shugaba Tinubu, ta tafi kenan. 

An dakatar da Edu ne a ranar 8 ga watan Janairun shekarar nan biyo bayan wani zargin badakalar wasu kudade a ma’aikatar da take jagoranci. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sarkin Musulmi ya bukaci gwamnati da ta yi doka kan amfani da kafafen sada zumunta

Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci gwamnati da ta yi doka domin daidaita amfani da kafafen sada zumunta a Nijeriya saboda yadda ake...

Jam’iyyar ADC ta zargi shugaba Tinubu da son maida Nijeriya amfani da jam’iyya guda

Jam’iyyar ADC ta zargi shugaba Bola Ahmed Tinubu da ƙoƙarin juya Nijeriya zuwa kasa mai amfani da jam’iyya ɗaya, bayan ficewar wasu gwamnonin jihohi daga...

Mafi Shahara