DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan bindiga sun sace matafiya da dama a hanyar Mariga-Kontagora jihar Niger

-

 

Google search engine

Rahotanni daga jihar Niger na cewa masu garkuwa da mutane sun sace akalla fasinjoji 20 da suke a cikin motoci biyar yayin da suke kan hanyar Mariga zuwa Kontagora.

Kakakin majalisar dokokin jihar Neja mai wakiltar mazabar Mariga, Abdulmalik Sarkin-Daji, ya tabbatar da hakan a wata hira da ya yi da manema a ranar Juma’a a garin Minna babban birnin jihar.

Ya ce lamarin ya faru ne a ranar Alhamis yayin da ‘yan bindiga suka tare hanyar Mariga zuwa Kontagora tsakanin Baban-Lamba da Beri.

Jihar Niger da daya daga cikin jihohin da ke fama da matsalar tsaro a Arewacin Nijeriya 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara