DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar ACCORD ta kori wanda ya yi mata takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata

-

 

Google search engine

Jam’iyyar ACCORD ta kori wanda ya yi mata takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata

Shugaba da Sakataren jam’iyyar na kasa Barrister Maxwell Mgbudem da Dr. Adebukola A. Ajaja, ne suka sanar da korar Professor Christopher Imumolen, bisa samunsa da laifin cin dunduniyar jam’iyyar wato “Anti Party”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar, yana...

Ba ni ke tsoma baki a gwamnatin Kano ko raba kwangiloli ba – Rabi’u Musa Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa na tsoma baki a harkokin mulkin...

Mafi Shahara