DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai je kasar Faransa

-

Shugaba Bola Tinubu zai bar Abuja a gobe Laraba domin karba gayyatar shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron.
Wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga, ya ce ziyarar shugaban ta kwanaki uku zata mayarda hankali wajen karfafa alakar shugabanci, tattalin arziki da al’adu da kuma hadaka tsakanin kasashen musamman a dannin noma, tsaro, ilimi, lafiya, samar da ayyukan yi ga matasa da dai sauransu.
Shugaba Tinubu zai samu rakiyar uwar gidansa da kuma wasu jami’an gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wasu ‘yan Jam’iyyar APC sun nemi Tinubu da ya sauke ministan Abuja Nyesom Wike daga mukaminsa

Wasu shugabanni a jam’iyyar APC, ƙarƙashin APC Leaders Forum da Tinubu/Shettima Solidarity Movement, sun buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta cire Nyesom Wike daga muƙamin...

Gwamnatin Nijeriya za ta bai wa ‘yan wasan Super Eagles alawus-alawus na AFCON

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa an kammala dukkan matakai tsaruka domin biyan alawus-alawus na wasannin Super Eagles a gasar AFCON 2025, inda ta ce 'yan...

Mafi Shahara