DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Yahaya Bello ya shiga hannun hukumar EFCC

-

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya shiga hannun hukumar EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Nijeriya bisa zargin badakalar kudade. 
Jaridar Dailytrust ta ruwaito cewar jami’an hukumar na yi wa tsohon gwamnan tambayoyi.
Wasu rahotanni sun ce hukumar ce ta kama shi, inda wasu ke cewa Yahaya Bello ne ya kai kan sa ofishin hukumar tare da lauyoyinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Wasu ‘yan Jam’iyyar APC sun nemi Tinubu da ya sauke ministan Abuja Nyesom Wike daga mukaminsa

Wasu shugabanni a jam’iyyar APC, ƙarƙashin APC Leaders Forum da Tinubu/Shettima Solidarity Movement, sun buƙaci Shugaba Tinubu da ya gaggauta cire Nyesom Wike daga muƙamin...

Gwamnatin Nijeriya za ta bai wa ‘yan wasan Super Eagles alawus-alawus na AFCON

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa an kammala dukkan matakai tsaruka domin biyan alawus-alawus na wasannin Super Eagles a gasar AFCON 2025, inda ta ce 'yan...

Mafi Shahara