DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta yi kidayar jama’a a shekara mai zuwa

-

Shugaban hukumar kidayar jama’a ta kasa Nasir Isa Kwarra, ya bayyana cewa za a gudanar da aikin kidayar jama’a a cikin shekara ta 2025.
Kwarra ya bayyana haka ne a wurin taron bita da aka gudanar a Abuja, kan babban taron kasa da kasa na yawan jama’a da ya gudana a Nairobin ƙasar Kenya.
Idan za a iya tunawa, gwamnatin da ta gabata ce ta dakatar da aikin kidayar jama’a wanda aka tsara yi a shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ana zargin ‘yan bindiga da sace budurwa sa’o’i kadan kafin daurin aurenta a jihar Sokoto

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kutsa kauyen Chacho a karamar hukumar Wurno ta jihar Sokoto da tsakar dare, inda suka yi awon...

Yan bindiga sun kai hari a wani coci inda suka sace Fasto da matarsa da wasu masu ibada a jihar Kogi

Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da harin da aka kai wa Cocin Cherubim and Seraphim a garin Ejiba, karamar hukumar Yagba ya Yamma, da safiyar...

Mafi Shahara