DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta yi kidayar jama’a a shekara mai zuwa

-

Shugaban hukumar kidayar jama’a ta kasa Nasir Isa Kwarra, ya bayyana cewa za a gudanar da aikin kidayar jama’a a cikin shekara ta 2025.
Kwarra ya bayyana haka ne a wurin taron bita da aka gudanar a Abuja, kan babban taron kasa da kasa na yawan jama’a da ya gudana a Nairobin ƙasar Kenya.
Idan za a iya tunawa, gwamnatin da ta gabata ce ta dakatar da aikin kidayar jama’a wanda aka tsara yi a shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawa ta bukaci a dauki matasa aikin tsaro domin magance matsalar tsaro

Majalisar dattawan Nijeriya, ta nuna damuwa kan tabarbarewar tsaro a ƙasar, tana kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya amince da daukar matasa akalla...

Matukar dimokradiyya ta gaza a Nijeriya sai ya shafi fadin Yammacin Afrika – ECOWAS

Kungiyar tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, ECOWAS, ta gargadi cewa duk wani rauni da dimokuradiyya ta samu a Nijeriya zai yi sanadin rushewar tsarin a...

Mafi Shahara