DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta yi kidayar jama’a a shekara mai zuwa

-

Shugaban hukumar kidayar jama’a ta kasa Nasir Isa Kwarra, ya bayyana cewa za a gudanar da aikin kidayar jama’a a cikin shekara ta 2025.
Kwarra ya bayyana haka ne a wurin taron bita da aka gudanar a Abuja, kan babban taron kasa da kasa na yawan jama’a da ya gudana a Nairobin ƙasar Kenya.
Idan za a iya tunawa, gwamnatin da ta gabata ce ta dakatar da aikin kidayar jama’a wanda aka tsara yi a shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dokokin Taraba ta musanta cewa Kakakinta ya raba Naira 1000 a matsayin barka da Kirsimeti

Majalisar Dokokin Jihar Taraba tare da Zing Watch Group sun musanta rahotannin da ke yawo cewa Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Taraba, John Bonzena, ya raba...

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai yi balaguro zuwa Turai

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bar birnin Lagos a ranar Lahadi, 28 ga Disamba, domin ci gaba da hutun karshen shekara a Turai, kafin...

Mafi Shahara